RAFIDHA 'YAN SHI'A SUNA RIK'O DA WANNAN HADISIN DON WASU MUGGAN MANUFA GUDA 3 DA SUKE DA SU:
(1) SUNA ZATON HADISIN YANA NUNI GA AQIDARSU TA IMAMA.
(2) SUNA ZATON HADISIN YANA AIBANTA UMAR (RA).
(3) SUNA ZATON HADISIN YANA AIBANTA SAHABBAN ANNABI (SAW), SABODA SUN YI JAYAYYA DA SA'BANI A WAJENSA, A KAN UMURNI DA YA BA SU.
BA ABIN MAMAKI BA NE GA RAFIDHA 'YAN SHI'A IN SUN YI WA'DANNAN ZATO GA WANNAN HADISI, SABODA KOWA YA SAN SUN FI KOWA JAHILCI DA RASHIN FAHIMTAR LITTAFIN ALLAH DA HADISAN ANNABI (SAW), HA'DI DA BIN SON RAI, DAFIN DA ABDULLAHI 'DAN SABA'I YA DASA MUSU A CIKIN ZUKATANSU. SAI SUKA ZAMA KAMAR WA'DANDA ALLAH YAKE FA'DI GAME DA SU:
لهم قلوب لا يفقهون بها ولهم أعين لا يبصرون بها ولهم آذان لا يسمعون بها أولئك كالأنعام بل هم أضل أولئك هم الغافلون
A WANI WAJEN KUMA YA CE:
أم تحسب أن أكثرهم يسمعون أو يعقلون إن هم إلا كالأنعام بل هم أضل سبيلا
TO WANNAN SHI NE SIFA KO HALI NA RAFIDHA 'YAN SHI'A. SUN FI KOWA JAHILCI A DALILI NA NASSI (AL- SAM'U), HAKA SUN FI KOWA WAUTA A DALILI NA HANKALI.
* LAFUZAN HADISIN A CIKIN SAHIHUL BUKHARI:
1- حدثنا يحيى بن سليمان ، قال : حدثني ابن وهب قال : أخبرني يونس ، عن ابن شهاب عن عبيد الله بن عبد الله ، عن ابن عباس قال : لما اشتد بالنبي صلى الله عليه وسلم وجعه قال ائتوني بكتاب أكتب لكم كتابا لا تضلوا بعده قال عمر إن النبي صلى الله عليه وسلم غلبه الوجع وعندنا كتاب الله حسبنا فاختلفوا وكثر اللغط قال قوموا عني ، ولا ينبغي عندي التنازع فخرج ابن عباس يقول : إن الرزية كل الرزية ما حال بين رسول الله صلى الله عليه وسلم وبين كتابه.
2- حدثنا قبيصة ، حدثنا ابن عيينة ، عن سليمان الأحول ، عن سعيد بن جبير ، عن ابن عباس ، رضي الله عنهما أنه قال يوم الخميس وما يوم الخميس ثم بكى حتى خضب دمعه الحصباء فقال اشتد برسول الله صلى الله عليه وسلم وجعه يوم الخميس فقال ائتوني بكتاب أكتب لكم كتابا لن تضلوا بعده أبدا فتنازعوا ، ولا ينبغي عند نبي تنازع فقالوا هجر رسول الله صلى الله عليه وسلم قال : دعوني فالذي أنا فيه خير مما تدعوني إليه وأوصى عند موته بثلاث أخرجوا المشركين من جزيرة العرب وأجيزوا الوفد بنحو ما كنت أجيزهم ونسيت الثالثة.
3- حدثنا محمد ، حدثنا ابن عيينة ، عن سليمان الأحول سمع سعيد بن جبير سمع ابن عباس ، رضي الله عنهما يقول يوم الخميس وما يوم الخميس ثم بكى حتى بل دمعه الحصى قلت يا أبا عباس ما يوم الخميس قال اشتد برسول الله صلى الله عليه وسلم وجعه فقال ائتوني بكتف أكتب لكم كتابا لا تضلوا بعده أبدا فتنازعوا ، ولا ينبغي عند نبي تنازع فقالوا ما له أهجر استفهموه فقال ذروني فالذي أنا فيه خير مما تدعوني إليه - فأمرهم بثلاث قال - أخرجوا المشركين من جزيرة العرب وأجيزوا الوفد بنحو ما كنت أجيزهم والثالثة خير إما أن سكت عنها وإما أن قالها فنسيتها.
4- حدثنا قتيبة ، حدثنا سفيان ، عن سليمان الأحول ، عن سعيد بن جبير قال : قال ابن عباس يوم الخميس وما يوم الخميس اشتد برسول الله صلى الله عليه وسلم وجعه فقال ائتوني أكتب لكم كتابا لن تضلوا بعده أبدا فتنازعوا ، ولا ينبغي عند نبي تنازع فقالوا ما شأنه أهجر استفهموه فذهبوا يردون عليه فقال دعوني فالذي أنا فيه خير مما تدعوني إليه وأوصاهم بثلاث قال أخرجوا المشركين من جزيرة العرب وأجيزوا الوفد بنحو ما كنت أجيزهم وسكت ، عن الثالثة ، أو قال فنسيتها.
5- حدثنا علي بن عبد الله ، حدثنا عبد الرزاق ، أخبرنا معمر ، عن الزهري عن عبيد الله بن عبد الله بن عتبة ، عن ابن عباس ، رضي الله عنهما ، قال : لما حضر رسول الله صلى الله عليه وسلم وفي البيت رجال فقال النبي صلى الله عليه وسلم هلموا أكتب لكم كتابا لا تضلوا بعده فقال بعضهم إن رسول الله صلى الله عليه وسلم قد غلبه الوجع وعندكم القرآن حسبنا كتاب الله فاختلف أهل البيت واختصموا فمنهم من يقول قربوا يكتب لكم كتابا لا تضلوا بعده ومنهم من يقول غير ذلك فلما أكثروا اللغو والاختلاف قال رسول الله صلى الله عليه وسلم : قوموا قال عبيد الله فكان يقول ابن عباس إن الرزية كل الرزية ما حال بين رسول الله صلى الله عليه وسلم وبين أن يكتب لهم ذلك الكتاب لاختلافهم ولغطهم.
6- حدثنا إبراهيم بن موسى ، حدثنا هشام عن معمر وحدثني عبد الله بن محمد ، حدثنا عبد الرزاق ، أخبرنا معمر ، عن الزهري عن عبيد الله بن عبد الله ، عن ابن عباس ، رضي الله عنهما ، قال : : لما حضر رسول الله صلى الله عليه وسلم وفي البيت رجال فيهم عمر بن الخطاب قال النبي صلى الله عليه وسلم هلم أكتب لكم كتابا لا تضلوا بعده فقال عمر إن النبي صلى الله عليه وسلم قد غلب عليه الوجع وعندكم القرآن حسبنا كتاب الله فاختلف أهل البيت فاختصموا منهم من يقول قربوا يكتب لكم النبي صلى الله عليه وسلم كتابا لن تضلوا بعده ومنهم من يقول ما قال عمر فلما أكثروا اللغو والاختلاف عند النبي صلى الله عليه وسلم قال : رسول الله صلى الله عليه وسلم قوموا قال عبيد الله فكان ابن عباس يقول : إن الرزية كل الرزية ما حال بين رسول الله صلى الله عليه وسلم وبين أن يكتب لهم ذلك الكتاب من اختلافهم ولغطهم.
7- حدثنا إبراهيم بن موسى ، أخبرنا هشام عن معمر ، عن الزهري عن عبيد الله بن عبد الله ، عن ابن عباس قال : لما حضر النبي صلى الله عليه وسلم- قال وفي البيت رجال فيهم عمر بن الخطاب- قال هلم أكتب لكم كتابا لن تضلوا بعده قال عمر إن النبي صلى الله عليه وسلم غلبه الوجع وعندكم القرآن فحسبنا كتاب الله واختلف أهل البيت واختصموا فمنهم من يقول قربوا يكتب لكم رسول الله صلى الله عليه وسلم كتابا لن تضلوا بعده ومنهم من يقول ما قال عمر فلما أكثروا اللغط والاختلاف عند النبي صلى الله عليه وسلم قال : قوموا عني قال عبيد الله فكان ابن عباس يقول : إن الرزية كل الرزية ما حال بين رسول الله صلى الله عليه وسلم وبين أن يكتب لهم ذلك الكتاب من اختلافهم ولغطهم.
* LAFUZAN HADISIN A CIKIN SAHIHUL MUSLIM:
1. حدثنا سعيد بن منصور وقتيبة بن سعيد وأبو بكر بن أبى شيبة وعمرو الناقد - واللفظ لسعيد - قالوا حدثنا سفيان عن سليمان الأحول عن سعيد بن جبير قال: قال ابن عباس يوم الخميس وما يوم الخميس ثم بكى حتى بل دمعه الحصى. فقلت يا ابن عباس وما يوم الخميس قال اشتد برسول الله -صلى الله عليه وسلم- وجعه. فقال « ائتوني أكتب لكم كتابا لا تضلوا بعدى ». فتنازعوا وما ينبغي عند نبي تنازع. وقالوا ما شأنه أهجر استفهموه. قال « دعوني فالذي أنا فيه خير أوصيكم بثلاث أخرجوا المشركين من جزيرة العرب وأجيزوا الوفد بنحو ما كنت أجيزهم ». قال وسكت عن الثالثة أو قالها فأنسيتها.
2. حدثنا إسحاق بن إبراهيم أخبرنا وكيع عن مالك بن مغول عن طلحة بن مصرف عن سعيد بن جبير عن ابن عباس أنه قال يوم الخميس وما يوم الخميس. ثم جعل تسيل دموعه حتى رأيت على خديه كأنها نظام اللؤلؤ. قال: قال رسول الله -صلى الله عليه وسلم- « ائتوني بالكتف والدواة - أو اللوح والدواة - أكتب لكم كتابا لن تضلوا بعده أبدا ». فقالوا إن رسول الله -صلى الله عليه وسلم- يهجر.
3. وحدثني محمد بن رافع وعبد بن حميد - قال عبد أخبرنا وقال ابن رافع حدثنا عبد الرزاق - أخبرنا معمر عن الزهري عن عبيد الله بن عبد الله بن عتبة عن ابن عباس قال لما حضر رسول الله -صلى الله عليه وسلم- وفى البيت رجال فيهم عمر بن الخطاب فقال النبي -صلى الله عليه وسلم- « هلم أكتب لكم كتابا لا تضلون بعده ». فقال عمر إن رسول الله -صلى الله عليه وسلم- قد غلب عليه الوجع وعندكم القرآن حسبنا كتاب الله. فاختلف أهل البيت فاختصموا فمنهم من يقول قربوا يكتب لكم رسول الله -صلى الله عليه وسلم- كتابا لن تضلوا بعده. ومنهم من يقول ما قال عمر. فلما أكثروا اللغو والاختلاف عند رسول الله -صلى الله عليه وسلم- قال رسول الله -صلى الله عليه وسلم- « قوموا ». قال عبيد الله فكان ابن عباس يقول إن الرزية كل الرزية ما حال بين رسول الله -صلى الله عليه وسلم- وبين أن يكتب لهم ذلك الكتاب من اختلافهم ولغطهم.
K'A'IDOJIN FAHIMTAR WANNAN HADISI:
KASANCEWAR RAFIDHA 'YAN SHI'A SUN RIK'E WASU SHUBUHOHI A KAN WANNAN HADISI, DA BUK'ATAR MU GABATAR DA WASU K'A'IDOJI DA ZA SU TABBATAR MANA DA CEWA; ASHE BABU ABIN DA 'YAN SHI'A SUKE YAWO DA SHI GAME DA WANNAN HADISI FACE SHUBUHOHI, MA'ANA; ABIN DA SUKE GANIN KAMAR HUJJA CE GA AQIDARSU TA IMAMA DA KUMA AIBANTA SAHABBAI, ALHALI RU'DU NE DA JAHILCI.
(1) HUKUNCI RUBUTUN DA ANNABI (SAW) YA NUFIN YI:
ANNABI (SAW) YA NEMI A KAWO MASA ABIN RUBUTA YA RUBUTA WA AL'UMMARSA ABIN DA IN SUN RIK'E SHI BA ZA SU 'BATA A BAYANSA BA. TO ABIN TAMBAYA A NAN SHI NE; SHIN WANNAN RUBUTU DA ANNABI (SAW) YA SO YA YI, WAJIBI NE, KO KUMA BA WAJIBI BA?
LALLAI WANNAN RUBUTU BA WAJIBI BA NE, ABIN DA YAKE TABBATAR DA HAKA SHI NE; DAGA BAYA ANNABI (SAW) YA UMURCE SU DA SU TASHI DAGA WAJENSA, TO IN WAJIBI NE, TO MAGANAN WANI SAHABI, KO KUMA JAYAYYAR DA TA FARU A WAJEN BA ZA SU HANA YA YI WANNAN RUBUTU BA. SABODA ANNABI (SAW) BABU ABIN DA ZAI HANA SHI ISAR DA SAK'O NA WAJIBI.
BAYAN HAKA ANNABI (SAW) YA RAYU HAR KWANA 4 A BAYAN WANNAR RANA TA ALHAMIS, AMMA DUK DA HAKA BAI YI WANNAN RUBUTU BA. DON HAKA DA YIN WANNAN RUBUTU WAJIBI NE DA JAYYAR DA SAHABBAI SUKA YI BA ZAI HANA AIWATAR DA WANNAN RUBUTU BA, DON WANI YA SA'BA. AMMA BARIN WANNAN RUBUTU SHI YAKE NUNA RASHIN WAJABCINSA.
SA'ANNAN IBNU ABBAS (RA) YA BA DA LABARIN CEWA; ANNABIN (SAW) YA YI WASIYYA DA WASU ABUBUWA GUDA 3 DA BAKI, WANNAN YANA NUNA ASHE YIN RUBUTUN BA WAJIBI BA NE.
TUN DA KUWA BA WAJIBI BA NE, TO LALLAI SAHABBAI BA SU DA WANI LAIFI, SABODA ABU YANA ZAMA LAIFI NE IN AN AIKATA HARAMUN, KO IN AN K'I AIKATA WAJIBI.
(2) ABUBUWAN 'DABI'A DA SUKE SAMUN 'YAN ADAM SUNA SAMUN ANNABI (SAW):
ANNABI (SAW) MUTUM NE KAMAR KOWA, DUKKAN ABUBUWA DA SUKE FARUWA DA SAURAN MUTANE SUNA IYA FARUWA DA SHI, NA RASHIN LAFIYA, DA ABIN DAKE BAYYANA GA MUTANE SABODA TSANANIN CIWO. DON HAKA SURUTAI DA TSANANIN CIWO YAKE JAWOWA, ABU NE JA'IZI (MAI IYA FARUWA NE) GA ANNABI (SAW), SABODA SHI MA MUTUM NE MAI 'DABI'U IRIN NA MUTANE.
ALLAH YA CE:
قل إنما أنا بشر مثلكم يوحى إلي أنما إلهكم إله واحد فمن كان يرجو لقاء ربه فليعمل عملا صالحا ولا يشرك بعبادة ربه أحدا (110)
KUMA DU YA CE:
قل إنما أنا بشر مثلكم يوحى إلي أنما إلهكم إله واحد فاستقيموا إليه واستغفروه وويل للمشركين (6)
BUKHARI DA MUSLIM SUN RUWAITO:
حدثنا عثمان قال : حدثنا جرير ، عن منصور ، عن إبراهيم ، عن علقمة قال : قال عبد اللهصلى النبي صلى الله عليه وسلم- قال إبراهيم لا أدري زاد ، أو نقص - فلما سلم قيل له يا رسول الله أحدث في الصلاة شيء قال وما ذاك قالوا صليت كذا وكذا فثنى رجليه واستقبل القبلة وسجد سجدتين ثم سلم فلما أقبل علينا بوجهه قال إنه لو حدث في الصلاة شيء لنبأتكم به ولكن إنما أنا بشر مثلكم أنسى كما تنسون فإذا نسيت فذكروني ، وإذا شك أحدكم في صلاته فليتحرى الصواب فليتم عليه ثم يسلم ثم يسجد سجدتين.
SAI ANNABI (SAW) YA CE:
ولكن إنما أنا بشر مثلكم أنسى كما تنسون فإذا نسيت فذكروني
*** YA CE:
إنما أنا بشر مثلكم
KAWAI NI MUTUM NE KAMARKU!!
(3) SAHABBAN ANNABI (SAW) BA MA'ASUMAI BA NE, ZA SU IYA AIKATA LAIFI:
KOWA YA SANI; BABU WANI MA'ASUMI A CIKIN WANNAR AL'UMMA SAI ANNABI (SAW). DON HAKA DUKKAN SAHABBAI DA AHLUL BAITI BABU MA'ASUMI KO 1 A CIKINSU. SABODA HAKA SAHABBAN ANNABI (SAW) ZA SU IYA YIN LAIFI, KAMAR YADDA ANNABI (SAW) YA UMURCE SU DA SU KAWO MASA ABIN RUBUTU, AMMA BA SU KAWO BA. HAKA KUMA SUKA YI TA YIN JAYAYYA A WAJENSA, ALHALI BAI KAMATA SU AIKATA HAKAN BA.
(4) UMAR (RA) MUTUM NE DA AKE YI MASA "ILHAMA":
A LOKACIN DA ANNABI (SAW) YA YI NIYYAN RUBUTU TAKARDA UMAR (RA) YA LURA DA HALI DA YANAYI DA ANNABI (SAW) YAKE CIKI NA TSANANIN CIWO, SAI YA CE: "LITTAFIN ALLAH YA ISHE MU". WANNAN "ILHAMA" CE DAGA ALLAH, SABODA A K'ARSHE ANNABI (SAW) YA FASA RUBUTA WANNAR TAKARDA, WANDA DA ACE; YIN RUBUTUN WAJIBI NE, DA DOLE SAI ANNABI (SAW) YA YI WANNAN RUBUTU, UMAR (RA) KO WANINSA BAI ISA YA HANA BA. DON HAKA WANNAN YA ZAMA YANA CIKIN "MUWAFAQAATU UMAR", ABUBUWAN DA WAHAYI YA DACE DA SHAWARIN UMAR (RA).
(5) AL'UMMAR ANNABI (SAW) BA ZA SU TA'BA HA'DUWA A KAN 'BATA BA:
ANNABI (SAW) YA TABBATAR MANA DA CEWA; AL'UMMARSA BA ZA SU YI ITTIFAQI A KAN 'BATA BA. DON HAKA IJAMA'IN SAHABBAI A KAN ABU MA'ASUMI NE. DUK ABIN DA SUKA YANKE, SUKA HA'DU A KANSA, KAMAR ZA'BEN ABUBAKAR (RA) A MATSAYIN KHALIFAN ANNABI (SAW), BA ZAI TA'BA ZAMA 'BATA BA. ANNABI (SAW) YA CE:
إن أمتي لا تجتمع على ضلالة
DON HAKA, WANNAN YANA NUNA RUBUTUN DA ANNABI (SAW) YA SO YI BA WAJIBI BA NE, DON KO DA BAI AYI RUBUTUN BA, - DUK DA CEWA; YIN RUBUTUN YA FI -, AL'UMMAR ANNABI (SAW) BA ZA SU HA'DU A KAN 'BATA BA.
(6) SA'BANI A TSAKANIN BAYI SUNNAR ALLAH CE:
SAHABBAI SUN YI SA'BANI A WANNAN LOKACI DA ANNABI (SAW) YA NEMI A KAWO MASA ABIN RUBUTU, TO WANNAN BA ABIN MAMAKI BA NE, SABODA HAKAN SUNNA CE TA ALLAH A CIKIN BAYINSA. ALLAH YA CE:
ولا يزالون مختلفين (118) إلا من رحم ربك ولذلك خلقهم
KUMA IRIN WANNAN SA'BANI DA YA FARU, SA'BANI NE DA YAKE A BABIN IJTIHADI, KO KUMA ABIN DA ZAI SA A RASA SAMUN ABIN DA YA FI ALHERI. KAMAR YADDA YA FARU A QISSAR TAFIYA YAK'IN BANI QURAIZA:
عن عبد الله قال نادى فينا رسول الله -صلى الله عليه وسلم- يوم انصرف عن الأحزاب « أن لا يصلين أحد الظهر إلا في بني قريظة ». فتخوف ناس فوت الوقت فصلوا دون بني قريظة. وقال آخرون لا نصلى إلا حيث أمرنا رسول الله -صلى الله عليه وسلم- وإن فاتنا الوقت قال فما عنف واحدا من الفريقين.
ANNABI (SAW) YA UMURCI SAHABBAI DA KAR SU YI SALLAH SAI A UNGUWAR BANU QURAIZA, AMMA DA LOKACIN SALLAH YA YI MUSU A KAN HANYA, SAI SUKA SAMU SA'BANI, WASU SUKA YI SALLAH A KAN HANYA, WASU KUMA SAI DA SUKA ISA CAN UNGUWAR BANU QURAIZAN SUKA YI SALLAR, BAYAN LOKACI YA FITA. AMMA ANNABI (SAW) BAI ZARGI KOWANNE 'BANGARE DAGA CIKINSU BA.
HAKA YA FITO ZAI YI MUSU BAYANIN DAREN "LAILATUL QADRI" SAI YA SAMU WASU SUNA JAYAYYA A KAN HAKA, SAI AKA MANTAR DA SHI SANIN DAREN. TO WANNAN ABIN DA YA FARU A WANNAN HADISI DA MUKE MAGANA A KANSA, YA FI DACEWA DA IRIN WANNAN, SABODA DA AN SAMU AN RUBUTA WANNAR TAKARDAR, DA BA ZA A 'BATA BA.
(7) ME ANNABI (SAW) YA SO RUBUTAWA??
SHI IBNU ABBAS (RA) WANDA YA RUWAITO WANNAN HADISI, YA YI MANA BAYANIN CEWA; KAFIN RASUWAR ANNABI (SAW) YA YI WASIYYA A KAN WASU ABUBUWA GUDA 3:
a. FITAR DA YAHUDU DA NASARA A "JAZIRATUL ARAB". WANNAN AIKIN SAYYIDINA UMAR (RA) NE YA CI NASARAR AIWATAR DA SHI A LOKACIN KHALIFANCINSA.
b. BA DA KYAUTA WA BAK'IN DA SUKE ZUWA WAJEN ANNABI (SAW), KAMAR IRIN ABIN DA ANNABI (SAW) YAKE BA SU.
c. IBNU ABBAS (RA) YA MANTA NA 3. AMMA WASU MALAMAI SUNA GANIN ABIN DA ANNABI (SAW) YAKE SON RUBUTAWA SHI NE WASIYYA GA WANDA ZAI ZAMA KHALIFANSA A BAYANSA. WANNAN YA SA SU 'YAN SHI'A SUKA 'DAUKA WANNAN HADISIN DALILI NE GA AQIDARSU, ALHALI KUMA SHUBUHA NE, WATO KAMA DA WANE BA TA WANE…
LALLAI ZATON 'YAN SHI'A NA CEWA; ANNABI (SAW) YA SO YA YI WASIYYA NE GA ALIYU (RA) WANNAN LABARIN CIN K'ANZON KUREGE NE, SABODA TUN KAFIN WANNAN RANA ANNABI (SAW) YA YI NUFIN RUBUTA WASIYYA GA ABUBAKAR (RA) A MATSAYIN KHALIFANSA A BAYANSA, AMMA SAI YA FASA, SABODA SANIN ALLAH DA MUMINAI BA ZA SU ZA'BI KOWA A MATSAYIN KHALIFA BA SAI ABUBAKAR (RA).
BUKHARI DA MUSLIM SUN RUWAITO:
عن عائشة قالت قال لى رسول الله -صلى الله عليه وسلم- فى مرضه « ادعى لى أبا بكر وأخاك حتى أكتب كتابا فإنى أخاف أن يتمنى متمن ويقول قائل أنا أولى. ويأبى الله والمؤمنون إلا أبا بكر ».
DON HAKA DA WA'DANNAN K'A'IDOJI ZA KA FAHIMCI CEWA:
• ZATON DA 'YAN SHI'A SUKE YI NA CEWA; ANNABI (SAW) YA SO YA RUBUTA WASIYYAR KHALIFANCI NE MA ALIYU (RA), LABARIN CIN K'ANZON KUREGE NE, MA'ANA; BABU WANI DALILI A KANSA, SAI ZATO DA SHACI FA'DI.
إن يتبعون إلا الظن وما تهوى الأنفس ولقد جاءهم من ربهم الهدى
KUMA KO DA WASIYYAR KHALIFANCI YA SO RUBUTAWA, TARIN DALILAI MASU YAWA SUN NUNA CEWA; WASIYYAR WA ABUBAKAR (RA) ZAI RUBUTA BA MA ALIYU (RA) BA. SABODA TUNI YA SO YA RUBUTA, AMMA SAI YA FASA, KUMA A WANNAN HALI NA RASHIN LAFIYAR TASA, YA NA'DA ABUBAKAR (RA) A MATSAYIN NA'IBINSA A JAN SALLAH, ABIN DA YAKE NUNA IN YA RASU SHI ZAI CIGABA DA JAN BABBAN LIMANCI DA K'ARAMI.
• SA'ANNA WANNAN YA NUNA MANA CEWA; ZATON DA 'YAN SHI'A SUKE YI NA HADISIN YANA AIBANTA UMAR (RA), LALLAI BA HAKA BA NE, GA MAI BASIRA. HASALI MA HADISIN YABO YA YI WA SAYYIDINA UMAR (RA). SABODA ABUBUWA KAMAR HAKA:
- SAYYIDINA UMAR (RA) YA TAUSAYA WA ANNABI (SAW) NE. SABODA YANA HALIN JIN ZAFIN CIWO.
قد غلب عليه الوجع
WANNAN KUWA BABBAR ALAMA CE TA CIKAKKIYAR SOYAYYA GA ANNABI (SAW).
- SAYYIDINA UMAR (RA) YA BA DA SHAWARAN CEWA; BA MU BUK'ATAR WANI LITTAFI, LITTAFIN ALLAH YA ISHE MU, K'ARSHE SAI ANNABI (SAW) YA BI SHAWARAR UMAR (RA). SABODA NIYYAR ANNABI (SAW) A KAN YIN WANNAN RUBUTU, SHIN YA KASANCE NE BISA WAHAYI, KO KUMA IJTIHADI NE NA ANNABI (SAW)?
IN A BISA WAHAYI NE, TO FASA RUBUTUN DA ANNABI (SAW) YA YI, SHI MA A BISA WAHAYI NE, DON HAKA WANNAN YANA K'ARA TABBATAR DA FA'DIN ANNABI (SAW) CEWA; SAYYIDINA UMAR (RA) ANA YI MASA ILHAMA.
عن عائشة عن النبي -صلى الله عليه وسلم- أنه كان يقول « قد كان يكون في الأمم قبلكم محدثون فإن يكن في أمتي منهم أحد فإن عمر بن الخطاب منهم ». قال ابن وهب تفسير محدثون ملهمون.
SAU DA YAWA IN UMAR (RA) YA BA DA SHAWARA, SAI WAHAYI YA SAUK'A YANA MAI DACEWA DA SHAWARIN UMAR (RA).
- SAYYIDINA UMAR (RA) NE YA FITAR DA YAHUDAWA DA NASARA DAGA JAZIRATUL ARAB", WATO SHI YA ZARTAR DA 'DAYA DAGA CIKIN WASIYYOYI 3 DA ANNABI (SAW) YA YI KAFIN YA RASU.
- DA SAURAN FISKOKI DA DUK MAI FAHIMTA DA ZURFIN TUNANI ZAI IYA HANGOSU…
• SANIN CEWA; RUBUTUN DA ANNABI (SAW) YA SO YI BA WAJIBI BA NE, KUMA SAHABBAI BA MA'ASUMAI BA NE, KUMA SUNA IYA YIN SA'BANI A WAJEN MANZON ALLAH (SAW), WANNAN SHI YAKE NUNA MANA CEWA; ZATON DA 'YAN SHI'A SUKE YI NA LIK'A LAIFI DA SA'BA WA ANNABI (SAW) BA KOMAI BA NE KAWAI SAI TSANTSAR MUGUN NUFI DA BAK'AR ANIYA DA TAKE KULLE A CIKIN ZUCIYARSU GAME DA SAHABBAN ANNABI (SAW), MUTANEN DA ALLAH YA YARDA DA SU, YA GAFARTA MUSU LAIFUFFUKANSU, SABODA IMANINSU DA ALLAH DA MANZONSA DA TAIMAKONSA, DA KUMA K'YAMARSU GA KAFIRCI DA KAFIRAI, KO DA KUWA DANGINSU NA KUSA NE, TARE DA YIN JIHADI DA KAWUKANSU DA DUKKAN ABIN DA SUKA MALLAKA NA DUKIYA.
DON HAKA IN MA SAHABBAI SUN YI LAIFI TO AI DA MA BA MA'ASUMAI BA NE, KUMA TUN TUNI MUN YI IMANIN ALLAH YA YI MUSU ALKAWARIN GAFARA, YA BA SU GIDAN ALJANNA. ALLAH YA CE:
لقد تاب الله على النبي والمهاجرين والأنصار الذين اتبعوه في ساعة العسرة من بعد ما كاد يزيغ قلوب فريق منهم ثم تاب عليهم إنه بهم رؤوف رحيم
YA CE:
لا يستوي منكم من أنفق من قبل الفتح وقاتل أولئك أعظم درجة من الذين أنفقوا من بعد وقاتلوا وكلا وعد الله الحسنى والله بما تعملون خبير
• SA'ANNAN WASU DAGA CIKIN SAHABBAI, SUN YI TAMBAYA, SHIN ANNABI (SAW) SURUTAN ZAFIN CIWO YAKE YI?
A NAN BA SAYYIDINA UMAR (RA) NE YA FA'DI WANNAR MAGANA BA. DON SAU DA YAWA NA KAN GA WAWAYEN 'YAN SHI'A SUNA TSINE WA UMAR (RA), SUNA AIBANTA SHI, -WAI- YA CE: ANNABI (SAW) YA YI HAUKA!!
سبحانك هذا بهتان عظيم
WANNAN KAWAI JAHILCI NE DA WAUTA, HA'DI DA SON ZUCIYA WANDA YAKE DANK'ARE DA MUNGUN NUFI, SHI YA SA RAFIDHA SUKE FA'DIN HAKA.
DON HAKA ABIN DA BIN DIDDIGI YA NUNA SHI NE; TAMBAYA SUKE YI, BA TABBATARWA BA.
فقالوا ما له أهجر استفهموه
A WANI LAFAZIN:
فقالوا ما شأنه أهجر استفهموه
KA GA A FILI TSAMMANIN HAKA SUKA YI, BA TABBATARWA BA, SHI YA SA SUKE TAMBAYA. KUMA YIN SURUTAI A HALIN TSANANIN CIWO 'DABI'A CE TA 'DAN ADAM, ANNABI (SAW) KUWA SHI MA 'DAN ADAM NE, YIN HAKA JA'IZI NE (ABU NE DA ZAI IYA YIWUWA) GARE SHI.
*** IDAN KAWO WANNAN ABIN RUBUTU WAJIBI NE, TO WANENE YA K'I BIN WANNAN UMURNI NA WAJIBI DA ANNABI (SAW) YA YI??!
IMAMU AHMAD YA RUWAITO A CIKIN AL- MUSNAD:
حدثنا عبد الله حدثني أبي ثنا بكر بن عيسى الراسبي ثنا عمر بن الفضل عن نعيم بن يزيد عن علي بن أبي طالب رضي الله عنه قال : أمرني النبي صلى الله عليه و سلم أن آتيه بطبق يكتب فيه ما لا تضل أمته من بعده قال فخشيت إن تفوتني نفسه قال قلت إني أحفظ وأعي قال أوصى بالصلاة والزكاة وما ملكت أيمانكم
DON HAKA WANNAN YA NUNA ALIYU (RA) NE YA K'I BIN UMURNIN ANNABI (SAW) NA 'DAUKO ABIN RUBUTUN. TUN DA A CIKIN GIDAN ANNABI (SAW) ABIN YA FARU, SHI KUMA ALIYU (RA) 'DAN CIKIN GIDA NE A CIKIN SAHABBAI, SHI NE MAI 'DAUKO ABIN RUBUTUN.
DON HAKA IN 'YAN SHI'A ZA SU ZARGI SAHABBAI A KAN WANNAN HADISI, TO ALIYU (RA) NE FARKO WANDA ZA SU FARA ZARGI, DON SHI YA K'I 'DAUKO ABIN RUBUTUN DA ANNABI (SAW) YA YI UMURNI DA A KAWO. KUMA IN DA SHI YA 'DAUKO, AI DA ANNABI (SAW) YA YI RUBUTUN!!
DON HAKA, ZARGIN SAHABBAI GAME DA WANNAN HADISI, YANA LAZIMTA ZARGIN ALIYU (RA).
ALLAH YA SA MU DACE.
(1) SUNA ZATON HADISIN YANA NUNI GA AQIDARSU TA IMAMA.
(2) SUNA ZATON HADISIN YANA AIBANTA UMAR (RA).
(3) SUNA ZATON HADISIN YANA AIBANTA SAHABBAN ANNABI (SAW), SABODA SUN YI JAYAYYA DA SA'BANI A WAJENSA, A KAN UMURNI DA YA BA SU.
BA ABIN MAMAKI BA NE GA RAFIDHA 'YAN SHI'A IN SUN YI WA'DANNAN ZATO GA WANNAN HADISI, SABODA KOWA YA SAN SUN FI KOWA JAHILCI DA RASHIN FAHIMTAR LITTAFIN ALLAH DA HADISAN ANNABI (SAW), HA'DI DA BIN SON RAI, DAFIN DA ABDULLAHI 'DAN SABA'I YA DASA MUSU A CIKIN ZUKATANSU. SAI SUKA ZAMA KAMAR WA'DANDA ALLAH YAKE FA'DI GAME DA SU:
لهم قلوب لا يفقهون بها ولهم أعين لا يبصرون بها ولهم آذان لا يسمعون بها أولئك كالأنعام بل هم أضل أولئك هم الغافلون
A WANI WAJEN KUMA YA CE:
أم تحسب أن أكثرهم يسمعون أو يعقلون إن هم إلا كالأنعام بل هم أضل سبيلا
TO WANNAN SHI NE SIFA KO HALI NA RAFIDHA 'YAN SHI'A. SUN FI KOWA JAHILCI A DALILI NA NASSI (AL- SAM'U), HAKA SUN FI KOWA WAUTA A DALILI NA HANKALI.
* LAFUZAN HADISIN A CIKIN SAHIHUL BUKHARI:
1- حدثنا يحيى بن سليمان ، قال : حدثني ابن وهب قال : أخبرني يونس ، عن ابن شهاب عن عبيد الله بن عبد الله ، عن ابن عباس قال : لما اشتد بالنبي صلى الله عليه وسلم وجعه قال ائتوني بكتاب أكتب لكم كتابا لا تضلوا بعده قال عمر إن النبي صلى الله عليه وسلم غلبه الوجع وعندنا كتاب الله حسبنا فاختلفوا وكثر اللغط قال قوموا عني ، ولا ينبغي عندي التنازع فخرج ابن عباس يقول : إن الرزية كل الرزية ما حال بين رسول الله صلى الله عليه وسلم وبين كتابه.
2- حدثنا قبيصة ، حدثنا ابن عيينة ، عن سليمان الأحول ، عن سعيد بن جبير ، عن ابن عباس ، رضي الله عنهما أنه قال يوم الخميس وما يوم الخميس ثم بكى حتى خضب دمعه الحصباء فقال اشتد برسول الله صلى الله عليه وسلم وجعه يوم الخميس فقال ائتوني بكتاب أكتب لكم كتابا لن تضلوا بعده أبدا فتنازعوا ، ولا ينبغي عند نبي تنازع فقالوا هجر رسول الله صلى الله عليه وسلم قال : دعوني فالذي أنا فيه خير مما تدعوني إليه وأوصى عند موته بثلاث أخرجوا المشركين من جزيرة العرب وأجيزوا الوفد بنحو ما كنت أجيزهم ونسيت الثالثة.
3- حدثنا محمد ، حدثنا ابن عيينة ، عن سليمان الأحول سمع سعيد بن جبير سمع ابن عباس ، رضي الله عنهما يقول يوم الخميس وما يوم الخميس ثم بكى حتى بل دمعه الحصى قلت يا أبا عباس ما يوم الخميس قال اشتد برسول الله صلى الله عليه وسلم وجعه فقال ائتوني بكتف أكتب لكم كتابا لا تضلوا بعده أبدا فتنازعوا ، ولا ينبغي عند نبي تنازع فقالوا ما له أهجر استفهموه فقال ذروني فالذي أنا فيه خير مما تدعوني إليه - فأمرهم بثلاث قال - أخرجوا المشركين من جزيرة العرب وأجيزوا الوفد بنحو ما كنت أجيزهم والثالثة خير إما أن سكت عنها وإما أن قالها فنسيتها.
4- حدثنا قتيبة ، حدثنا سفيان ، عن سليمان الأحول ، عن سعيد بن جبير قال : قال ابن عباس يوم الخميس وما يوم الخميس اشتد برسول الله صلى الله عليه وسلم وجعه فقال ائتوني أكتب لكم كتابا لن تضلوا بعده أبدا فتنازعوا ، ولا ينبغي عند نبي تنازع فقالوا ما شأنه أهجر استفهموه فذهبوا يردون عليه فقال دعوني فالذي أنا فيه خير مما تدعوني إليه وأوصاهم بثلاث قال أخرجوا المشركين من جزيرة العرب وأجيزوا الوفد بنحو ما كنت أجيزهم وسكت ، عن الثالثة ، أو قال فنسيتها.
5- حدثنا علي بن عبد الله ، حدثنا عبد الرزاق ، أخبرنا معمر ، عن الزهري عن عبيد الله بن عبد الله بن عتبة ، عن ابن عباس ، رضي الله عنهما ، قال : لما حضر رسول الله صلى الله عليه وسلم وفي البيت رجال فقال النبي صلى الله عليه وسلم هلموا أكتب لكم كتابا لا تضلوا بعده فقال بعضهم إن رسول الله صلى الله عليه وسلم قد غلبه الوجع وعندكم القرآن حسبنا كتاب الله فاختلف أهل البيت واختصموا فمنهم من يقول قربوا يكتب لكم كتابا لا تضلوا بعده ومنهم من يقول غير ذلك فلما أكثروا اللغو والاختلاف قال رسول الله صلى الله عليه وسلم : قوموا قال عبيد الله فكان يقول ابن عباس إن الرزية كل الرزية ما حال بين رسول الله صلى الله عليه وسلم وبين أن يكتب لهم ذلك الكتاب لاختلافهم ولغطهم.
6- حدثنا إبراهيم بن موسى ، حدثنا هشام عن معمر وحدثني عبد الله بن محمد ، حدثنا عبد الرزاق ، أخبرنا معمر ، عن الزهري عن عبيد الله بن عبد الله ، عن ابن عباس ، رضي الله عنهما ، قال : : لما حضر رسول الله صلى الله عليه وسلم وفي البيت رجال فيهم عمر بن الخطاب قال النبي صلى الله عليه وسلم هلم أكتب لكم كتابا لا تضلوا بعده فقال عمر إن النبي صلى الله عليه وسلم قد غلب عليه الوجع وعندكم القرآن حسبنا كتاب الله فاختلف أهل البيت فاختصموا منهم من يقول قربوا يكتب لكم النبي صلى الله عليه وسلم كتابا لن تضلوا بعده ومنهم من يقول ما قال عمر فلما أكثروا اللغو والاختلاف عند النبي صلى الله عليه وسلم قال : رسول الله صلى الله عليه وسلم قوموا قال عبيد الله فكان ابن عباس يقول : إن الرزية كل الرزية ما حال بين رسول الله صلى الله عليه وسلم وبين أن يكتب لهم ذلك الكتاب من اختلافهم ولغطهم.
7- حدثنا إبراهيم بن موسى ، أخبرنا هشام عن معمر ، عن الزهري عن عبيد الله بن عبد الله ، عن ابن عباس قال : لما حضر النبي صلى الله عليه وسلم- قال وفي البيت رجال فيهم عمر بن الخطاب- قال هلم أكتب لكم كتابا لن تضلوا بعده قال عمر إن النبي صلى الله عليه وسلم غلبه الوجع وعندكم القرآن فحسبنا كتاب الله واختلف أهل البيت واختصموا فمنهم من يقول قربوا يكتب لكم رسول الله صلى الله عليه وسلم كتابا لن تضلوا بعده ومنهم من يقول ما قال عمر فلما أكثروا اللغط والاختلاف عند النبي صلى الله عليه وسلم قال : قوموا عني قال عبيد الله فكان ابن عباس يقول : إن الرزية كل الرزية ما حال بين رسول الله صلى الله عليه وسلم وبين أن يكتب لهم ذلك الكتاب من اختلافهم ولغطهم.
* LAFUZAN HADISIN A CIKIN SAHIHUL MUSLIM:
1. حدثنا سعيد بن منصور وقتيبة بن سعيد وأبو بكر بن أبى شيبة وعمرو الناقد - واللفظ لسعيد - قالوا حدثنا سفيان عن سليمان الأحول عن سعيد بن جبير قال: قال ابن عباس يوم الخميس وما يوم الخميس ثم بكى حتى بل دمعه الحصى. فقلت يا ابن عباس وما يوم الخميس قال اشتد برسول الله -صلى الله عليه وسلم- وجعه. فقال « ائتوني أكتب لكم كتابا لا تضلوا بعدى ». فتنازعوا وما ينبغي عند نبي تنازع. وقالوا ما شأنه أهجر استفهموه. قال « دعوني فالذي أنا فيه خير أوصيكم بثلاث أخرجوا المشركين من جزيرة العرب وأجيزوا الوفد بنحو ما كنت أجيزهم ». قال وسكت عن الثالثة أو قالها فأنسيتها.
2. حدثنا إسحاق بن إبراهيم أخبرنا وكيع عن مالك بن مغول عن طلحة بن مصرف عن سعيد بن جبير عن ابن عباس أنه قال يوم الخميس وما يوم الخميس. ثم جعل تسيل دموعه حتى رأيت على خديه كأنها نظام اللؤلؤ. قال: قال رسول الله -صلى الله عليه وسلم- « ائتوني بالكتف والدواة - أو اللوح والدواة - أكتب لكم كتابا لن تضلوا بعده أبدا ». فقالوا إن رسول الله -صلى الله عليه وسلم- يهجر.
3. وحدثني محمد بن رافع وعبد بن حميد - قال عبد أخبرنا وقال ابن رافع حدثنا عبد الرزاق - أخبرنا معمر عن الزهري عن عبيد الله بن عبد الله بن عتبة عن ابن عباس قال لما حضر رسول الله -صلى الله عليه وسلم- وفى البيت رجال فيهم عمر بن الخطاب فقال النبي -صلى الله عليه وسلم- « هلم أكتب لكم كتابا لا تضلون بعده ». فقال عمر إن رسول الله -صلى الله عليه وسلم- قد غلب عليه الوجع وعندكم القرآن حسبنا كتاب الله. فاختلف أهل البيت فاختصموا فمنهم من يقول قربوا يكتب لكم رسول الله -صلى الله عليه وسلم- كتابا لن تضلوا بعده. ومنهم من يقول ما قال عمر. فلما أكثروا اللغو والاختلاف عند رسول الله -صلى الله عليه وسلم- قال رسول الله -صلى الله عليه وسلم- « قوموا ». قال عبيد الله فكان ابن عباس يقول إن الرزية كل الرزية ما حال بين رسول الله -صلى الله عليه وسلم- وبين أن يكتب لهم ذلك الكتاب من اختلافهم ولغطهم.
K'A'IDOJIN FAHIMTAR WANNAN HADISI:
KASANCEWAR RAFIDHA 'YAN SHI'A SUN RIK'E WASU SHUBUHOHI A KAN WANNAN HADISI, DA BUK'ATAR MU GABATAR DA WASU K'A'IDOJI DA ZA SU TABBATAR MANA DA CEWA; ASHE BABU ABIN DA 'YAN SHI'A SUKE YAWO DA SHI GAME DA WANNAN HADISI FACE SHUBUHOHI, MA'ANA; ABIN DA SUKE GANIN KAMAR HUJJA CE GA AQIDARSU TA IMAMA DA KUMA AIBANTA SAHABBAI, ALHALI RU'DU NE DA JAHILCI.
(1) HUKUNCI RUBUTUN DA ANNABI (SAW) YA NUFIN YI:
ANNABI (SAW) YA NEMI A KAWO MASA ABIN RUBUTA YA RUBUTA WA AL'UMMARSA ABIN DA IN SUN RIK'E SHI BA ZA SU 'BATA A BAYANSA BA. TO ABIN TAMBAYA A NAN SHI NE; SHIN WANNAN RUBUTU DA ANNABI (SAW) YA SO YA YI, WAJIBI NE, KO KUMA BA WAJIBI BA?
LALLAI WANNAN RUBUTU BA WAJIBI BA NE, ABIN DA YAKE TABBATAR DA HAKA SHI NE; DAGA BAYA ANNABI (SAW) YA UMURCE SU DA SU TASHI DAGA WAJENSA, TO IN WAJIBI NE, TO MAGANAN WANI SAHABI, KO KUMA JAYAYYAR DA TA FARU A WAJEN BA ZA SU HANA YA YI WANNAN RUBUTU BA. SABODA ANNABI (SAW) BABU ABIN DA ZAI HANA SHI ISAR DA SAK'O NA WAJIBI.
BAYAN HAKA ANNABI (SAW) YA RAYU HAR KWANA 4 A BAYAN WANNAR RANA TA ALHAMIS, AMMA DUK DA HAKA BAI YI WANNAN RUBUTU BA. DON HAKA DA YIN WANNAN RUBUTU WAJIBI NE DA JAYYAR DA SAHABBAI SUKA YI BA ZAI HANA AIWATAR DA WANNAN RUBUTU BA, DON WANI YA SA'BA. AMMA BARIN WANNAN RUBUTU SHI YAKE NUNA RASHIN WAJABCINSA.
SA'ANNAN IBNU ABBAS (RA) YA BA DA LABARIN CEWA; ANNABIN (SAW) YA YI WASIYYA DA WASU ABUBUWA GUDA 3 DA BAKI, WANNAN YANA NUNA ASHE YIN RUBUTUN BA WAJIBI BA NE.
TUN DA KUWA BA WAJIBI BA NE, TO LALLAI SAHABBAI BA SU DA WANI LAIFI, SABODA ABU YANA ZAMA LAIFI NE IN AN AIKATA HARAMUN, KO IN AN K'I AIKATA WAJIBI.
(2) ABUBUWAN 'DABI'A DA SUKE SAMUN 'YAN ADAM SUNA SAMUN ANNABI (SAW):
ANNABI (SAW) MUTUM NE KAMAR KOWA, DUKKAN ABUBUWA DA SUKE FARUWA DA SAURAN MUTANE SUNA IYA FARUWA DA SHI, NA RASHIN LAFIYA, DA ABIN DAKE BAYYANA GA MUTANE SABODA TSANANIN CIWO. DON HAKA SURUTAI DA TSANANIN CIWO YAKE JAWOWA, ABU NE JA'IZI (MAI IYA FARUWA NE) GA ANNABI (SAW), SABODA SHI MA MUTUM NE MAI 'DABI'U IRIN NA MUTANE.
ALLAH YA CE:
قل إنما أنا بشر مثلكم يوحى إلي أنما إلهكم إله واحد فمن كان يرجو لقاء ربه فليعمل عملا صالحا ولا يشرك بعبادة ربه أحدا (110)
KUMA DU YA CE:
قل إنما أنا بشر مثلكم يوحى إلي أنما إلهكم إله واحد فاستقيموا إليه واستغفروه وويل للمشركين (6)
BUKHARI DA MUSLIM SUN RUWAITO:
حدثنا عثمان قال : حدثنا جرير ، عن منصور ، عن إبراهيم ، عن علقمة قال : قال عبد اللهصلى النبي صلى الله عليه وسلم- قال إبراهيم لا أدري زاد ، أو نقص - فلما سلم قيل له يا رسول الله أحدث في الصلاة شيء قال وما ذاك قالوا صليت كذا وكذا فثنى رجليه واستقبل القبلة وسجد سجدتين ثم سلم فلما أقبل علينا بوجهه قال إنه لو حدث في الصلاة شيء لنبأتكم به ولكن إنما أنا بشر مثلكم أنسى كما تنسون فإذا نسيت فذكروني ، وإذا شك أحدكم في صلاته فليتحرى الصواب فليتم عليه ثم يسلم ثم يسجد سجدتين.
SAI ANNABI (SAW) YA CE:
ولكن إنما أنا بشر مثلكم أنسى كما تنسون فإذا نسيت فذكروني
*** YA CE:
إنما أنا بشر مثلكم
KAWAI NI MUTUM NE KAMARKU!!
(3) SAHABBAN ANNABI (SAW) BA MA'ASUMAI BA NE, ZA SU IYA AIKATA LAIFI:
KOWA YA SANI; BABU WANI MA'ASUMI A CIKIN WANNAR AL'UMMA SAI ANNABI (SAW). DON HAKA DUKKAN SAHABBAI DA AHLUL BAITI BABU MA'ASUMI KO 1 A CIKINSU. SABODA HAKA SAHABBAN ANNABI (SAW) ZA SU IYA YIN LAIFI, KAMAR YADDA ANNABI (SAW) YA UMURCE SU DA SU KAWO MASA ABIN RUBUTU, AMMA BA SU KAWO BA. HAKA KUMA SUKA YI TA YIN JAYAYYA A WAJENSA, ALHALI BAI KAMATA SU AIKATA HAKAN BA.
(4) UMAR (RA) MUTUM NE DA AKE YI MASA "ILHAMA":
A LOKACIN DA ANNABI (SAW) YA YI NIYYAN RUBUTU TAKARDA UMAR (RA) YA LURA DA HALI DA YANAYI DA ANNABI (SAW) YAKE CIKI NA TSANANIN CIWO, SAI YA CE: "LITTAFIN ALLAH YA ISHE MU". WANNAN "ILHAMA" CE DAGA ALLAH, SABODA A K'ARSHE ANNABI (SAW) YA FASA RUBUTA WANNAR TAKARDA, WANDA DA ACE; YIN RUBUTUN WAJIBI NE, DA DOLE SAI ANNABI (SAW) YA YI WANNAN RUBUTU, UMAR (RA) KO WANINSA BAI ISA YA HANA BA. DON HAKA WANNAN YA ZAMA YANA CIKIN "MUWAFAQAATU UMAR", ABUBUWAN DA WAHAYI YA DACE DA SHAWARIN UMAR (RA).
(5) AL'UMMAR ANNABI (SAW) BA ZA SU TA'BA HA'DUWA A KAN 'BATA BA:
ANNABI (SAW) YA TABBATAR MANA DA CEWA; AL'UMMARSA BA ZA SU YI ITTIFAQI A KAN 'BATA BA. DON HAKA IJAMA'IN SAHABBAI A KAN ABU MA'ASUMI NE. DUK ABIN DA SUKA YANKE, SUKA HA'DU A KANSA, KAMAR ZA'BEN ABUBAKAR (RA) A MATSAYIN KHALIFAN ANNABI (SAW), BA ZAI TA'BA ZAMA 'BATA BA. ANNABI (SAW) YA CE:
إن أمتي لا تجتمع على ضلالة
DON HAKA, WANNAN YANA NUNA RUBUTUN DA ANNABI (SAW) YA SO YI BA WAJIBI BA NE, DON KO DA BAI AYI RUBUTUN BA, - DUK DA CEWA; YIN RUBUTUN YA FI -, AL'UMMAR ANNABI (SAW) BA ZA SU HA'DU A KAN 'BATA BA.
(6) SA'BANI A TSAKANIN BAYI SUNNAR ALLAH CE:
SAHABBAI SUN YI SA'BANI A WANNAN LOKACI DA ANNABI (SAW) YA NEMI A KAWO MASA ABIN RUBUTU, TO WANNAN BA ABIN MAMAKI BA NE, SABODA HAKAN SUNNA CE TA ALLAH A CIKIN BAYINSA. ALLAH YA CE:
ولا يزالون مختلفين (118) إلا من رحم ربك ولذلك خلقهم
KUMA IRIN WANNAN SA'BANI DA YA FARU, SA'BANI NE DA YAKE A BABIN IJTIHADI, KO KUMA ABIN DA ZAI SA A RASA SAMUN ABIN DA YA FI ALHERI. KAMAR YADDA YA FARU A QISSAR TAFIYA YAK'IN BANI QURAIZA:
عن عبد الله قال نادى فينا رسول الله -صلى الله عليه وسلم- يوم انصرف عن الأحزاب « أن لا يصلين أحد الظهر إلا في بني قريظة ». فتخوف ناس فوت الوقت فصلوا دون بني قريظة. وقال آخرون لا نصلى إلا حيث أمرنا رسول الله -صلى الله عليه وسلم- وإن فاتنا الوقت قال فما عنف واحدا من الفريقين.
ANNABI (SAW) YA UMURCI SAHABBAI DA KAR SU YI SALLAH SAI A UNGUWAR BANU QURAIZA, AMMA DA LOKACIN SALLAH YA YI MUSU A KAN HANYA, SAI SUKA SAMU SA'BANI, WASU SUKA YI SALLAH A KAN HANYA, WASU KUMA SAI DA SUKA ISA CAN UNGUWAR BANU QURAIZAN SUKA YI SALLAR, BAYAN LOKACI YA FITA. AMMA ANNABI (SAW) BAI ZARGI KOWANNE 'BANGARE DAGA CIKINSU BA.
HAKA YA FITO ZAI YI MUSU BAYANIN DAREN "LAILATUL QADRI" SAI YA SAMU WASU SUNA JAYAYYA A KAN HAKA, SAI AKA MANTAR DA SHI SANIN DAREN. TO WANNAN ABIN DA YA FARU A WANNAN HADISI DA MUKE MAGANA A KANSA, YA FI DACEWA DA IRIN WANNAN, SABODA DA AN SAMU AN RUBUTA WANNAR TAKARDAR, DA BA ZA A 'BATA BA.
(7) ME ANNABI (SAW) YA SO RUBUTAWA??
SHI IBNU ABBAS (RA) WANDA YA RUWAITO WANNAN HADISI, YA YI MANA BAYANIN CEWA; KAFIN RASUWAR ANNABI (SAW) YA YI WASIYYA A KAN WASU ABUBUWA GUDA 3:
a. FITAR DA YAHUDU DA NASARA A "JAZIRATUL ARAB". WANNAN AIKIN SAYYIDINA UMAR (RA) NE YA CI NASARAR AIWATAR DA SHI A LOKACIN KHALIFANCINSA.
b. BA DA KYAUTA WA BAK'IN DA SUKE ZUWA WAJEN ANNABI (SAW), KAMAR IRIN ABIN DA ANNABI (SAW) YAKE BA SU.
c. IBNU ABBAS (RA) YA MANTA NA 3. AMMA WASU MALAMAI SUNA GANIN ABIN DA ANNABI (SAW) YAKE SON RUBUTAWA SHI NE WASIYYA GA WANDA ZAI ZAMA KHALIFANSA A BAYANSA. WANNAN YA SA SU 'YAN SHI'A SUKA 'DAUKA WANNAN HADISIN DALILI NE GA AQIDARSU, ALHALI KUMA SHUBUHA NE, WATO KAMA DA WANE BA TA WANE…
LALLAI ZATON 'YAN SHI'A NA CEWA; ANNABI (SAW) YA SO YA YI WASIYYA NE GA ALIYU (RA) WANNAN LABARIN CIN K'ANZON KUREGE NE, SABODA TUN KAFIN WANNAN RANA ANNABI (SAW) YA YI NUFIN RUBUTA WASIYYA GA ABUBAKAR (RA) A MATSAYIN KHALIFANSA A BAYANSA, AMMA SAI YA FASA, SABODA SANIN ALLAH DA MUMINAI BA ZA SU ZA'BI KOWA A MATSAYIN KHALIFA BA SAI ABUBAKAR (RA).
BUKHARI DA MUSLIM SUN RUWAITO:
عن عائشة قالت قال لى رسول الله -صلى الله عليه وسلم- فى مرضه « ادعى لى أبا بكر وأخاك حتى أكتب كتابا فإنى أخاف أن يتمنى متمن ويقول قائل أنا أولى. ويأبى الله والمؤمنون إلا أبا بكر ».
DON HAKA DA WA'DANNAN K'A'IDOJI ZA KA FAHIMCI CEWA:
• ZATON DA 'YAN SHI'A SUKE YI NA CEWA; ANNABI (SAW) YA SO YA RUBUTA WASIYYAR KHALIFANCI NE MA ALIYU (RA), LABARIN CIN K'ANZON KUREGE NE, MA'ANA; BABU WANI DALILI A KANSA, SAI ZATO DA SHACI FA'DI.
إن يتبعون إلا الظن وما تهوى الأنفس ولقد جاءهم من ربهم الهدى
KUMA KO DA WASIYYAR KHALIFANCI YA SO RUBUTAWA, TARIN DALILAI MASU YAWA SUN NUNA CEWA; WASIYYAR WA ABUBAKAR (RA) ZAI RUBUTA BA MA ALIYU (RA) BA. SABODA TUNI YA SO YA RUBUTA, AMMA SAI YA FASA, KUMA A WANNAN HALI NA RASHIN LAFIYAR TASA, YA NA'DA ABUBAKAR (RA) A MATSAYIN NA'IBINSA A JAN SALLAH, ABIN DA YAKE NUNA IN YA RASU SHI ZAI CIGABA DA JAN BABBAN LIMANCI DA K'ARAMI.
• SA'ANNA WANNAN YA NUNA MANA CEWA; ZATON DA 'YAN SHI'A SUKE YI NA HADISIN YANA AIBANTA UMAR (RA), LALLAI BA HAKA BA NE, GA MAI BASIRA. HASALI MA HADISIN YABO YA YI WA SAYYIDINA UMAR (RA). SABODA ABUBUWA KAMAR HAKA:
- SAYYIDINA UMAR (RA) YA TAUSAYA WA ANNABI (SAW) NE. SABODA YANA HALIN JIN ZAFIN CIWO.
قد غلب عليه الوجع
WANNAN KUWA BABBAR ALAMA CE TA CIKAKKIYAR SOYAYYA GA ANNABI (SAW).
- SAYYIDINA UMAR (RA) YA BA DA SHAWARAN CEWA; BA MU BUK'ATAR WANI LITTAFI, LITTAFIN ALLAH YA ISHE MU, K'ARSHE SAI ANNABI (SAW) YA BI SHAWARAR UMAR (RA). SABODA NIYYAR ANNABI (SAW) A KAN YIN WANNAN RUBUTU, SHIN YA KASANCE NE BISA WAHAYI, KO KUMA IJTIHADI NE NA ANNABI (SAW)?
IN A BISA WAHAYI NE, TO FASA RUBUTUN DA ANNABI (SAW) YA YI, SHI MA A BISA WAHAYI NE, DON HAKA WANNAN YANA K'ARA TABBATAR DA FA'DIN ANNABI (SAW) CEWA; SAYYIDINA UMAR (RA) ANA YI MASA ILHAMA.
عن عائشة عن النبي -صلى الله عليه وسلم- أنه كان يقول « قد كان يكون في الأمم قبلكم محدثون فإن يكن في أمتي منهم أحد فإن عمر بن الخطاب منهم ». قال ابن وهب تفسير محدثون ملهمون.
SAU DA YAWA IN UMAR (RA) YA BA DA SHAWARA, SAI WAHAYI YA SAUK'A YANA MAI DACEWA DA SHAWARIN UMAR (RA).
- SAYYIDINA UMAR (RA) NE YA FITAR DA YAHUDAWA DA NASARA DAGA JAZIRATUL ARAB", WATO SHI YA ZARTAR DA 'DAYA DAGA CIKIN WASIYYOYI 3 DA ANNABI (SAW) YA YI KAFIN YA RASU.
- DA SAURAN FISKOKI DA DUK MAI FAHIMTA DA ZURFIN TUNANI ZAI IYA HANGOSU…
• SANIN CEWA; RUBUTUN DA ANNABI (SAW) YA SO YI BA WAJIBI BA NE, KUMA SAHABBAI BA MA'ASUMAI BA NE, KUMA SUNA IYA YIN SA'BANI A WAJEN MANZON ALLAH (SAW), WANNAN SHI YAKE NUNA MANA CEWA; ZATON DA 'YAN SHI'A SUKE YI NA LIK'A LAIFI DA SA'BA WA ANNABI (SAW) BA KOMAI BA NE KAWAI SAI TSANTSAR MUGUN NUFI DA BAK'AR ANIYA DA TAKE KULLE A CIKIN ZUCIYARSU GAME DA SAHABBAN ANNABI (SAW), MUTANEN DA ALLAH YA YARDA DA SU, YA GAFARTA MUSU LAIFUFFUKANSU, SABODA IMANINSU DA ALLAH DA MANZONSA DA TAIMAKONSA, DA KUMA K'YAMARSU GA KAFIRCI DA KAFIRAI, KO DA KUWA DANGINSU NA KUSA NE, TARE DA YIN JIHADI DA KAWUKANSU DA DUKKAN ABIN DA SUKA MALLAKA NA DUKIYA.
DON HAKA IN MA SAHABBAI SUN YI LAIFI TO AI DA MA BA MA'ASUMAI BA NE, KUMA TUN TUNI MUN YI IMANIN ALLAH YA YI MUSU ALKAWARIN GAFARA, YA BA SU GIDAN ALJANNA. ALLAH YA CE:
لقد تاب الله على النبي والمهاجرين والأنصار الذين اتبعوه في ساعة العسرة من بعد ما كاد يزيغ قلوب فريق منهم ثم تاب عليهم إنه بهم رؤوف رحيم
YA CE:
لا يستوي منكم من أنفق من قبل الفتح وقاتل أولئك أعظم درجة من الذين أنفقوا من بعد وقاتلوا وكلا وعد الله الحسنى والله بما تعملون خبير
• SA'ANNAN WASU DAGA CIKIN SAHABBAI, SUN YI TAMBAYA, SHIN ANNABI (SAW) SURUTAN ZAFIN CIWO YAKE YI?
A NAN BA SAYYIDINA UMAR (RA) NE YA FA'DI WANNAR MAGANA BA. DON SAU DA YAWA NA KAN GA WAWAYEN 'YAN SHI'A SUNA TSINE WA UMAR (RA), SUNA AIBANTA SHI, -WAI- YA CE: ANNABI (SAW) YA YI HAUKA!!
سبحانك هذا بهتان عظيم
WANNAN KAWAI JAHILCI NE DA WAUTA, HA'DI DA SON ZUCIYA WANDA YAKE DANK'ARE DA MUNGUN NUFI, SHI YA SA RAFIDHA SUKE FA'DIN HAKA.
DON HAKA ABIN DA BIN DIDDIGI YA NUNA SHI NE; TAMBAYA SUKE YI, BA TABBATARWA BA.
فقالوا ما له أهجر استفهموه
A WANI LAFAZIN:
فقالوا ما شأنه أهجر استفهموه
KA GA A FILI TSAMMANIN HAKA SUKA YI, BA TABBATARWA BA, SHI YA SA SUKE TAMBAYA. KUMA YIN SURUTAI A HALIN TSANANIN CIWO 'DABI'A CE TA 'DAN ADAM, ANNABI (SAW) KUWA SHI MA 'DAN ADAM NE, YIN HAKA JA'IZI NE (ABU NE DA ZAI IYA YIWUWA) GARE SHI.
*** IDAN KAWO WANNAN ABIN RUBUTU WAJIBI NE, TO WANENE YA K'I BIN WANNAN UMURNI NA WAJIBI DA ANNABI (SAW) YA YI??!
IMAMU AHMAD YA RUWAITO A CIKIN AL- MUSNAD:
حدثنا عبد الله حدثني أبي ثنا بكر بن عيسى الراسبي ثنا عمر بن الفضل عن نعيم بن يزيد عن علي بن أبي طالب رضي الله عنه قال : أمرني النبي صلى الله عليه و سلم أن آتيه بطبق يكتب فيه ما لا تضل أمته من بعده قال فخشيت إن تفوتني نفسه قال قلت إني أحفظ وأعي قال أوصى بالصلاة والزكاة وما ملكت أيمانكم
DON HAKA WANNAN YA NUNA ALIYU (RA) NE YA K'I BIN UMURNIN ANNABI (SAW) NA 'DAUKO ABIN RUBUTUN. TUN DA A CIKIN GIDAN ANNABI (SAW) ABIN YA FARU, SHI KUMA ALIYU (RA) 'DAN CIKIN GIDA NE A CIKIN SAHABBAI, SHI NE MAI 'DAUKO ABIN RUBUTUN.
DON HAKA IN 'YAN SHI'A ZA SU ZARGI SAHABBAI A KAN WANNAN HADISI, TO ALIYU (RA) NE FARKO WANDA ZA SU FARA ZARGI, DON SHI YA K'I 'DAUKO ABIN RUBUTUN DA ANNABI (SAW) YA YI UMURNI DA A KAWO. KUMA IN DA SHI YA 'DAUKO, AI DA ANNABI (SAW) YA YI RUBUTUN!!
DON HAKA, ZARGIN SAHABBAI GAME DA WANNAN HADISI, YANA LAZIMTA ZARGIN ALIYU (RA).
ALLAH YA SA MU DACE.
No comments:
Post a Comment